Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 5 ga Watan Disamba, 2019 1. Shugaba Buhari Yayi Binciken Tsarin Lamarin Tsaron Kasa A ranar...
Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan, a yau Laraba, 4 ga watan Disamba 2019, ya rantsar da Sanata Smart Adeyemi don wakiltar mazabar Kogi ta Yamma a...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Talata ya bar garin sa Daura, cikin jihar Katsina bayan kammala ziyarar kadamarwa ta aiki ta kwanaki biyar. Naija News...
Dan takarar jam’iyyar Peoples Democratic Party, a mazabar Kogi West Senatorial a zaben cika tsere da aka kamala a jihar Kogi, Dino Melaye, ya bayar da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari da ministocin kasar suna halartar taron majalisar zartarwa ta tarayya na mako da mako a Abuja. Naija News ta gane da cewa...
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta soke dokar da ta amince da biyan fansho da wasu hakkoki ga tsoffin gwamnoni da mataimakan gwamnoni da sauran masu rike...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 27 ga Watan Nuwamba, 2019 1. Sanata Abdullahi yayi Magana kan Dalilin da yasa Dokar kiyayya...
‘Yar takarar kujerar gwamna a zaben 2019 na jam’iyyar Social Democratic Party (SDP) a jihar Kogi, Natasha Akpoti ta kalubalanci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya...
An zargi Shugaba Muhammadu Buhari da gaza bin umarnin kotu a lokuta da dama tun bayan da ya zama shugaban Najeriya a shekarar 2015. Kolawole Olaniyan,...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 26 ga Watan Nuwamba, 2019 1. Dokar Kalaman Kiyayya da Ta Kafofin Watsa Labaru Bai da...