wadansu kauyuka da kungiyar Boko Haram ta kaiwa hari Rahotanni daga jihar Adamawa arewa maso gabashin Najeriya na cewa, wadansu maharan Boko Haram sun kai farmaki...
Shugaban kasan Najeriya, Muhammadu Buhari ya rantsar da matar Ministan kwadago da aiki, Dr (Misis) Evelyn Ngige da wasu mutane takwas a matsayin sabbin Sakatarorin Dindindin...
Wani Malamin Jami’ar wata kwaleji da wasu mutane goma wadanda kwanan nan ‘yan ta’addan Boko Haram suka sace su, sun yi kira ga gwamnatin Shugaba Muhammadu...
Dan takarar kujerar Gwamna a zaben Jihar Kogi, karkashin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Musa Wada ya yi kira ga ‘yan sandan Najeriya da su tabbatar...
Don cika ga alkawarin kulawa da bada Tallafi ga yankunan da ke fuskantar rashin tsaro, da ta’addanci, Gwamnatin tarayyar Najeriya ta sake gyara da tsarafa Mabultsatsan...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, 2 ga Watan Satunba, 2019 1. An Kashe Sojojin Najeriya 3 da yiwa 8 A Cikin...
Jam’iyyar Dimokradiyya (PDP) da dan takaran su ga kujerar shugaban kasa a zaben 2019, Alhaji Atiku Abubakar zasu fara gabatar a gaban Kotun Kara a yau...
Rukunin Sojojin Najeriya ta Operation Hadarin Daji sun kai wata mummunan hari ga ‘yan fashi da ke a gandun dajin Moriki na Jihar Zamfara. Naija News...
Naija News ta fahimta da cewa Gwamnonin Goma shabiyu (12) ne za a rantsar a karo ta daya a kujerar shugabanci, Sauran Gwamnonin Goma Shabakwai (17)...
Gidan Majalisar Wakilan Jiha sun bukaci shugaba Muhammadu Buhari da bayyanar da kansa a zaman Majalisar don gabatar da sanadiyar kashe-kashen da ake yi a Jihohin...