A karshe, bayan gwagwarmaya da jaye-jaye akan zaben kujerar gwamnan Jihar Bauchi; Hukumar gudanar da zaben kasar Najeriya (INEC), a yau Talata, 26 ga watan Maris...
Naija News Hausa ta samu rahoton wani matashi da ke kokarin kisan kansa a Jihar Delta don yarinyar da yake soyayya da ita ta janye mashi...
Dan takaran Gwamnan Jihar Kano, Mohammed Abacha, daga Jam’iyyar APDA (Advance Peoples Democratic Alliance) ya gabatar da goyon bayan shi ga shugaba Muhammadu Buhari ga zaben...
Ma’aikatan Hukumar Kashe Kamuwar Wuta ta Jihar Kano sun gabatar da cewa wuta ya kame Gidan kwanan ‘yan makarantan Jami’ar Fasaha wadda aka fi sani da...
Da tsawon watannai da dama da ta gabata, kungiyar Mallaman Makarantan Jami’a (ASUU) sun shiga yajin aiki da har ‘yan makaranta sun gaji da zaman gida....