Kalli wannan bidiyo da aka tsarafa wa shugaba Muhammadu Buhari don nuna masa goyon baya ga zaben 2019. Mun ruwaito a baya da cewa mataimakin shugaban...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 14 ga Watan Fabrairun, 2019 1. Dalilin rushewar Jirgin Farfesa Yemi Osinbajo a Jihar Kogi...
Tsohuwar Farfesa Yemi Osinbajo ta yi bayani game da shugabancin Muhammadu Buhari da danta A ziyarar da Farfesa Yemi Osinbajo ya kai a gidan su, Maman...
A daren jiya, Litinin 5 ga Watan Fabrairun, Shugaba Muhammadu Buhari ya shirya wata zaman cin Liyafa ga mambobin Jam’iyyar APC a birnin Abuja. Ko da...
Kungiyar Mallaman Makarantar Sakandiri sun bukaci gwamnatin Najeriya da dakatar da shirin sanya ma’aikatan N-Power don sanya kwararrun Mallamai a makarantu. Mun ruwaito a Naija News...
Kakakin yada yawu na Gidan Majalisar Wakilai, Yakubu Dogara ya gabatar a yau Litini a birnin Abuja da cewa Naira dubu 30,000 na sabon tsarin Kankanin...
Ga wata sabuwa: Shugaban Hukumar Dimokradiyya ta Afrika, Mista Ralphs Nwosu yayi kiran shawara ga Majalisar Dattijai da cewa su sanya shugaban Majalisar Dattijai, Sanata Bukola Saraki...
Bayan tattaunawa da gwagwarmaya tsakanin Kungiyar Ma’aikatan Kasar Najeriya da Gwamnatin Tarayya hade da Gwmanonin Jiha akan karin sabon albashi mafi kananci ga ma’aikata, Gwamnatin tarayya...
A ranar Talata 15 ga Watan Janairu 2019, A Gidan Majalisar Dokoki da ke Aso Rock, a birnin Abuja, Shugaba Muhammadu Buhari ya kaddamar da sabon takardan...
Ganin zaben tarayya da za a yi watan gobe ya kusanta, Mataimakin Gwamnar Jihar Kaduna, Yusuf Bala ya yi barazanar cewa yankin Kudun Jihar za ta...