Diyar mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kiki Osinbajo ta nuna halin diya macce mai kirki da kuma hankali da irin martani da ta mayar ga wasu da...
Wata shaharrariyar ‘yar shirin fim na Najeriya, mai suna Toyin Abraham ta mayar da martani game da zargin da ake mata na cewar tana da halakar...
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana murnan sa da irin abokin takara da ya ke da shi, watau hadewar sa da Farfesa Yemi Osibanjo. Muna da sani...
A kashin gaskiya so ta kwarai Shugaba Muhammadu Buhari ke da shi ga yan Najeriya gaba daya Mataimakin Shugaban Kasa Yemi Osibanjo ya bayyana Shugaban kasar...
A yau Alhamis, 23 ga watan Mayu 2019, Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo na jagorancin zaman tattaunawa na bankwana da Kungiyar NEC, hade da...
A yau 8 ga watan Maris, 2019, Farfesa Yemi Osinbajo, mataimakin shugaba Muhammadu Buhari ya kai ga tsawon shekaru 62 ga haifuwa. Osinbajo mutum ne mai...
Farfesa Yemi Osibanjo, mataimakin shugaba Muhammadu Buhari ya shawarci ‘yan Najeriya da su zabi Buhari don samar da ayuka da yawa ga masu neman aiki. “Shugaba...
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Farfesa Yemi Osibanjo ya ce, Shugaba Muhammadu Buhari ba zai rarraba arizikin kasar ga ‘yan uwansa ko kuma ga abokansa ba. Osibanjo...
Babban Lauyan fafutukar Kasa, Mista Mike Ozekhome, ya bayyana cewa yana tausayawa Shugaban jam’iyyar APC, Bola Tinubu. Mike, Mai kare hakkin dan adam ya bayyana cewa...
Idan Shugaban Kasa ya mutu akan mulki, bai kamata mataimakin sa ya ci gaba da mulki ba Wani Malamin Arabi mai suna, Sheikh Sani Yahaya Jingir...