Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumm’a, 24 ga Watan Mayu, 2019 1. Hukumar ‘Yan Sanda sun tabbatar da Adamu Mohammed a matsayin...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 23 ga Watan Mayu, 2019 1. Alkali Bulkachuwa ta janye daga Hidimar Karar Atiku da Buhari...
Wani Babban jami’in sojan Najeriya da aka fi sani da suna Major A.N Efam, a ranar Litinin, ya rasa ransa a yayin hatsarin motar da yayi...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 14 ga Watan Mayu, 2019 1. Gwamna Samuel Ortom ya gana da shugaba Muhammadu Buhari A...
Rukunin Rundunar Sojojin Najeriya ta Operation LAFIYA DOLE sun gabatar da ribato mata 29 hade da ‘yan yara 25 a wata kangin ‘yan ta’addan Boko Haram...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, 13 ga Watan Mayu, 2019 1. Gurin Shugaba Buhari ita ce ganin ci gaba ‘yan Najeriya...
Hukumar Jami’an tsaron kasa, ‘Yan Sanda sun ceci ran wani da ake zargi da sace wata mota Jami’an ‘Yan sandan Najeriya ta rukunin Birnin Tarayya, Abuja,...
Mun ruwaito a baya a Naija News Hausa da cewa shugaba Muhammadu Buhari zai ziyarci Maiduguri, babban birnin Jihar Borno a yau Alhamis. Naija News na...
Shugaban Kasar Najeriya, Muhammadu Buhari zai yi wata tafiyar Ziyara ta kai Tsaye zuwa kasar UK a yau Alhamis, 25 ga Watan Afrilu 2019. Naija News...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 24 ga Watan Afrilu, 2019 1. Yadda Obasanjo ya taimaka wajen kafa Kungiyar Boko Haram –...