Sanata Babajide Omoworare, Babban Mataimakin Shugaban Kasa na Musamman ga abin da ya shafi Majalisar Dattawar kasa, a ranar Laraba ya yi ikirarin cewa Shugaban kasar,...
Hajia Sadiya Umar Farouq, Ministan Bayar da Agaji na Najeriya, Gudanar da Habaka Bala’i da Ci gaban Al’umma, ta bayyana cewa a yanzu haka sama da...
Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ya mika sunan mai shari’a John Tosho ga Majalisar Dattawa don dubawa da tabbatar dashi a matsayin babban alkalin babbar kotun...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar kasar Najeriya a yau (Litinin), a wata ziyarar aiki da zai yi zuwa Masarautar Saudi Arabiya don halartar Babban Taron...
Naija News Hausa ta fahimta bisa rahoton Mai magana da yawun ofishin, Suleiman Haruna, da cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da nadin mataimakan musanman shidda...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ci karo da wata Cibiyar Azabtarwa ta addinin Musulunci ’a Nassarawa Quarters, Sabon Gari, Daura, garin shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari....
Naija News Hausa tun ranar Alhamis da ta gabata ta ci karo da jita-jitan cewa shugaba Muhammadu Buhari na batun karin aure. Ka tuna da cewa...
Dattijo da jigo a Jam’iyyar PDP, Buba Galadima, ya fada da cewa an zabi Shugaba Muhammadu Buhari ne don gyara matsalolin da ake zargin gwamnatin jam’iyyar...
Tsohon Shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya yi wasu bayanan game da yanayin da ya shafi amincewarsa da ya yi karban kadara ga zaben shugaban kasa da...
Babban Fasto da Janar Overseer ta Ikilisiyar Latter Rain Assembly, a jihar Legas, Fasto Tunde Bakare, ya ce faifan bidiyon da ya mamaye layin yanar gizo...