Naija News Hausa ta karbi rahoton mutuwar Mutane goma sha biyar a wani hatsarin jirgin ruwa da ya afku a kan kogin Malale da ke karamar...
Naija News Hausa ta karbi rahoton yadda aka kori wasu ‘yan madigo hudu a makarantar Jami’ar Kebbi state College of Science and Technology. Bisa bayanin Babban...
Jami’an tsaron jihar Neja sun gabatar da kame wasu matasa Uku da suka kame a shiyar Maitumbi, babban birnin Jihar da zargin yiwa wata yarinya mai...
Hukumar gudanar da Zabe a Jihar Neja (NSIEC) ta sanar da lokacin da za a gudanar da zaben kananan hukumomin gwamnatin jihar. Naija News Hausa ta...
Naija News Hausa ta ci karo da wani tsohon hotunan gwamnan Jihar Neja, Alhaji Abubakar Sani Bello. Ka ga gwamna Bello ya chake da zanzaro cikin...
Jami’an tsaron sun kame wani matashi mai shekaru 23, John Joshua, mazaunin garin Zazzaga dake a karamar hukumar Munya na Jihar Neja, da zargin kashe makwabcinsa....
Wani mutumi mai shekaru 30 da haifuwa a Jihar Neja ya kashe Makwabcin sa Audu Umar, wani mazaunin kauyan Wawa daga karamar hukumar Borgu ta Jihar...
Wani barawo da Jami’an tsaro suka kame a Jihar Neja ya bayyana cewa kungiyar su kan sace Mata ne da aken kusa da Aurar da su,...
A ranar Lahadi da ta gabata, manema labarai sun gano da wani mai suna Garba Sani da Jami’an tsaro suka kame da zargin kashe makwabcin sa...
Rukunin Rundunar Sojojin Najeriya ta “Operation Harbin Kunama III” sun sanar da cin nasara da kame wani mai samar da Makamai ga ‘yan hari da makami...