Tsohuwar Farfesa Yemi Osinbajo ta yi bayani game da shugabancin Muhammadu Buhari da danta A ziyarar da Farfesa Yemi Osinbajo ya kai a gidan su, Maman...
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo ya mayar da martani ga zancen jita-jita da ake yi game da cewa Shugaba Muhammadu Buhari na shirin mayar...
Farfesa Yemi Osibanjo, mataimakin shugaba Muhammadu Buhari ya shawarci ‘yan Najeriya da su zabi Buhari don samar da ayuka da yawa ga masu neman aiki. “Shugaba...
Diyar mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kiki Osinbajo ta nuna halin diya macce mai kirki da kuma hankali da irin martani da ta mayar ga wasu da...
Wata shaharrariyar ‘yar shirin fim na Najeriya, mai suna Toyin Abraham ta mayar da martani game da zargin da ake mata na cewar tana da halakar...
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana murnan sa da irin abokin takara da ya ke da shi, watau hadewar sa da Farfesa Yemi Osibanjo. Muna da sani...
Ga wata sabuwa: Shugaban Hukumar Dimokradiyya ta Afrika, Mista Ralphs Nwosu yayi kiran shawara ga Majalisar Dattijai da cewa su sanya shugaban Majalisar Dattijai, Sanata Bukola Saraki...
Bayan tattaunawa da gwagwarmaya tsakanin Kungiyar Ma’aikatan Kasar Najeriya da Gwamnatin Tarayya hade da Gwmanonin Jiha akan karin sabon albashi mafi kananci ga ma’aikata, Gwamnatin tarayya...
Tsohon Shugaban Kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo da Shugaban kasa Muhammadu Buhari, sun yi ganawa da juna a yau a birnin Abuja a wata taron ganawa ta...
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Farfesa Yemi Osibanjo ya ce, Shugaba Muhammadu Buhari ba zai rarraba arizikin kasar ga ‘yan uwansa ko kuma ga abokansa ba. Osibanjo...