Tsohon Shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo, yayin da yake magana kan halin da Najeriya ke ciki, ya bayyana cewa idan har Annabi Isa zai kasance a wannan...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 19 ga Watan Nuwamba, 2019 1. INEC ta ayyana wanda ya lashe zaben gwamnan Kogi Hukumar...
Shugaba Muhammadu Buhari ya Mayar da Martani kan Nasarar Bello A zaben Gwamnonin Kogi Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, a ranar Litinin, ya taya gwamna Yahaya Bello...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Asabar, 16 ga Watan Nuwamba, 2019 1. Shugaba Buhari Ya Komo Najeriya Bayan Ziyarar Kai Tsaye Zuwa...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar juma’a da yamma ya dawo kasar Najeriya bayan wata ziyarar sirri da ya kai a kasar Burtaniya. Kamfanin dillancin labarai...
A ranar Alhamis din da ta gabata ne Shugaba Muhammadu Buhari ya ba da tabbacin cewa za a ba masu jefa kuri’a damar yanke hukunci a...
Gwamnatin tarayyar Najeriya na tabbatar ga ‘yan aikin N-Power na tsarin farko tun shekarar 2016 da cewa tana tattaunawa da gwamnatocin jihohi da kamfanoni kan yiwuwar...
‘Yan Sa’o’i kafin zaben gwamna ta ranar asabar a jihar Kogi, El-Rufai ya nemi afuwa ga al’ummar jihar don yafewa gwamna Yahaya Bello wanda ke neman...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 15 ga Watan Nuwamba, 2019 1. Kotu ta Tsige Dan takarar Gwamnan APC na Jihar Bayelsa,...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 14 ga Watan Nuwamba, 2019 1. Atiku/Buhari: Kotun Koli ta Gabatar da Ranar Bayyana Dalilin Watsi...