Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 5 ga Watan Fabrairun, 2019 1. Yadda Atiku ya samu shiga Kasar Amurka Dan takaran...
A ranar Asabar da ta gabata, a misalin karfe 11:47 na yamma, rahoto ta bayar da cewa wasu ‘yan hari sun kai farmaki ga kauyen Gudun...
A daren jiya, ‘Yan ta’addan Boko Haram sun kai farmaki a Makalama, wata kauyen garin Gatamwarwa, dake karamar Hukumar Chibok, a Jihar Borno. “Sun fado wa...
Gwamnonin sun shirya wata zama da Shugaba Buhari Gwamnonin jihohi a karkashin jagorancin Kungiyar Gwamnonin Najeriya (NGF) sun yanke shawara su sake ganawa da Shugaba Muhammadu...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 14 ga Watan Shabiyu, 2018 1. Shugaba Buhari zai gabatar da kasafin kudin 2019 ga NASS...
Naija News Hausa ta ci karo da Ire-iren rawan Katsinawa a wajen bukukuwa Kamar yadda take tun farkon zamani, kowace yanki a duniya, kasa da bisashe,...
Rundunar Sojojin Najeriya da ke tsaro a Jihar Kaduna sun ci nasara da kashe daya daga cikin ‘yan hari da bidiga da ke damun Jihar, a...
Naija News ta fahimta da cewa Gwamnonin Goma shabiyu (12) ne za a rantsar a karo ta daya a kujerar shugabanci, Sauran Gwamnonin Goma Shabakwai (17)...
Rundunar Sojojin Najeriya a ranar Lahadin da ta gabata ta sanar da dakatar da ‘yan Kabu-kabu da ake cewa (Okada) daga aiki a wasu wurare a...
Kakakin Yada yawun Kungiyar Manyan Masu fadi a Ji ta Arewancin kasar Najeriya (Northern Elders Forum, NEF), Ango Abdullahi ya yafa yawu da bayyana kasawar shugabancin...