Bayan hukunci da Kotun Koli ta Jihar Kaduna ta bayar ga sakin Sheikh Ibrahim El-Zakzaky, shugaban Kungiyar ci gaban Harkar Musulunci (IMN) da aka fi sani...
Kungiyar Cigaban Harkokin Musulunci ta Najeriya (IMN) da aka fi sani da Shi’a ta musanta kashe Usman Umar, Mataimakin Kwamishinan ‘yan sanda (DCP) da ke lura...
A ranar Alhamis da ta gabata, Majalisar Dattijai ta Najeriya sun yi alkawarin cewa zasu tattauna da sauran mamban Majalisar da hukumar tsaro don neman a...
Mun ruwaito a Naija News Hausa a baya da cewa wasu Daktoci daga kasar Turai sun shigo Najeriya don binciken lafiyar jikin Sheikh El-Zakzaky da Matarsa...
Wasu daktoci a jagorancin Hukumar IHRC, daga kasar Turai sun shigo Najeriya don diba lafiyar jikin shugaban kungiyar cigaban Addinin Musulunci ta kasar Najeriya (IMN) da...
Kungiyar Ci gaban Addinin Musulunci ta Najeriya (IMN) da aka fi sani da ‘Yan Shi’a sun gargadi Gwamnatin Tarayya da cewa kada su kara jinkiri ko...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, 30 ga Watan Disamba, 2019 1. Abinda Zai Faru Da Najeriya A Shekarar 2020 Aare Gani...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 26 ga Watan Disamba, 2019 1. Boko Haram: Shekau Ya Saki Sabuwar Bidiyo Ranar Kirsimeti Abubakar...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 10 ga Watan Disamba, 2019 1. Shugaba Buhari Ya Bar Najeriya Zuwa Kasar Masar Shugaban kasa...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 6 ga Watan Disamba, 2019 1. Kotun Ta Saka Orji Uzor Kalu Ga Shekaru 12 a...