Ga bidiyon wani Mahaukacin mutum da ya gabatar da abin da zai auku a zaben watan Fabrairu, 2019. Bidiyon ya mamaye shafin nishadarwa ko ta ina,...
Dan takaran Shugaban kasa na Jam’iyyar (ANN), Mista Fela Durotoye ya gabatar da farin cikin shi game da matakin da ‘yar takarar kujerar shugaban kasa na...
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana da cewa yana da murna mara matukan gaske da irin shirye-shiryen da Hukumar gudanar da zaben kansa (INEC) ke yi don...
Ganin irin yabawa da goyon baya da kuma irin amincewa da jama’a suka nuna mana wajen yawon yakin neman zabe a yankunan kasar, “Zai zama da...
Zabe ya kusanto, kowa sai tsinke wa yake daga Jam’iyyar sa zuwa wata. Tau ga sabuwa: Tsohon Mataimakin Mai yada Sawun Gidan Majalisar Jihar Kwara, Hon....
Hukumar INEC ta gabatar da shirin daukar malaman da zasu gudanar da shirin zaben 2019 ‘Yan kwanaki kadan da zaben tarayya da za a fara watan...
Hukumar Kadamar da zaben kasar Najeriya (INEC) ta bayyana matakai bakwai da za a bi wajen jefa kuri’u a ranar zabe ta 2019 Hukumar sun gabatar...
‘Yan Jam’iyyar APC da Shugaba Muhammadu Buhari sun karya doka wajen amfanin da kayakin jijohi don aiwatar da aikin neman zaben 2019 Dan takarar shugaban kasa...
Matar Shugaban kasar Najeriya, Aisha Buhari ta bukaci Mata da Matasa su sake zaben Shugaba Muhammadu Buhari a zabe na gaba. “Ina da murna da kuma...
Shugaban Jami’an tsaron ‘Yan Sandan Najeriya, FPRO, Ag. DCP Jimoh MOSHOOD ya bada tabbacin cewa jami’an za su yi iya kokarin su da ganin cewa babu wata...