Ga sakamakon rahoton zaben kujerar gwamna ta Jihar Kaduna a kasa tsakanin Jam’iyyar APC da Jam’iyyar PDP a zaben ranar Asabar 9 ga watan Maris da...
A ranar Alhamis, 7 ga watan Maris da ya gabata, Shugaba Muhammadu Buhari ya halarci kauyan sa Daura, kamin ranar Asabar da za a gudanar da...
Bayan da hukumar INEC ta gabatar da shugaba Muhammadu Buhari a matsayin mai nasara ga zaben shugaban kasa ta shekarar 2019, Mun gano wata bidiyo da...
Duk da tsananin tsaro da barazanar jami’an tsaron kasa akan zaben shekarar 2019. An kame wasu da akwatunan zabe goma shabiyu da aka rigaya aka dangwala...
Daya daga cikin manyan masoyan shugaba Buhari ga zaben 2019, Sani Muhammad Gobirawa ya gabatar da janyewar sa daga Jam’iyyar APC zuwa Jam’iyyar PDP. ‘yan kwanaki...
Dan takaran Gwamnan Jihar Kano, Mohammed Abacha, daga Jam’iyyar APDA (Advance Peoples Democratic Alliance) ya gabatar da goyon bayan shi ga shugaba Muhammadu Buhari ga zaben...
Dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar APC ga tseren zaben 2019, shugaba Muhammadu Buhari, a yau Litinin 18 ga Watan Fabrairun, 2019, yayi zaman tattaunawa da...
‘Yan hari da Bindiga sun sace shugaban kadamar da yakin neman zabe na Jam’iyyar APC ta Jihar Edo, Mista Deniss Idahosa da ke taimakawa Mista Dennis...
Kungiyar Zamantakewa ta Musulumman Najeriya (IMN), da aka fi sani da suna ‘Yan Shi’a sun fada da cewa basu da goyon bayan shugaba Muhammadu Buhari ga...
Kamar yadda muka sanar a Naija News Hausa a baya da cewa hidimar ralin shugaban kasa na Jam’iyyar APC da aka yi a Jihar Ogun ta...