Jam’iyyar Dimokradiyya (PDP) da dan takaran su ga kujerar shugaban kasa a zaben 2019, Alhaji Atiku Abubakar zasu fara gabatar a gaban Kotun Kara a yau...
Ciyaman Tarayyar Jam’iyyar shugabancin kasa (APC) Adams Oshiomhole, ya bayyana da cewa jam’iyyar shugabancin kasar ta gabatar da Hon. Alhassan Doguwa a matsayin jagoran Majalisa ta...
Bayan yawan gwagwarmaya da jaye-jaye, Kotun karar akan hidimar zaben kasa ta bayyana dagewa da kin bada dama ga dan takaran kujerar shugaban kasa daga jam’iyyar...
Tsohon Gwamnan Jihar Abia, Mista Orji Kalu, ya gabatar da cewa zai fita tseren takaran kujerar mataimakin shugaban Sanatocin Najeriya ko ta yaya. “Kowace mataki Jam’iyyar...
Jam’iyyar shugabancin kasar Najeriya, APC ta Jihar Zamfara sun kori Sanata Kabiru Garba Marafa da wasu mutane biyu daga Jam’iyyar, akan laifin makirci ga Jam’iyyar. Naija...
Abin takaici ya faru a yau da Ciyaman na Tarayyar Jam’iyyar APC a hidimar neman zabe, Adams Oshiomhole, a yayin da ake gudanar da hidimar rantsar...
Naija News ta fahimta da cewa Gwamnonin Goma shabiyu (12) ne za a rantsar a karo ta daya a kujerar shugabanci, Sauran Gwamnonin Goma Shabakwai (17)...
Hukumar Gudanar da Hidimar Zaben Kasar Najeriya (INEC), a ranar Litini da ta wuce ta bayar da Takardan komawa kan kujerar wakilanci a Gidan Majalisar Tarayyar...
Shugaba Muhammadu Buhari ya aika wata gargadi mai karfin gaske da Shahararrun ‘yan wasan Kwaikwayo da Ban Dariya na Najeriya, cewa su janye daga yi masa...
Jam’iyyar shugabancin kasa, APC ta Jihar Rivers tayi babban rashi a yayin da wasu mahara da bindiga da ba a san dasu ba suka kashe wani...