Hukumar Gudanar da Zaben Jihar Zamfara (ZASIEC) ta gabatar da ranar da zasu kadamar da zaben Kansilolin Jihar Zamfara. Shugaban Hukumar Zaben Jihar Zamfara, Alhaji Garba Muhammad...
A yau Alhamis, 11 ga watan Afrilu 2019, Gwamnatin Tarayya na kalubalantar dan takaran kujerar shugaban kasa daga Jam’iyyar PDP ga zaben 2019, Atiku Abubakar, da...
Dan takaran kujerar Gwamnan Jihar Kano daga Jam’iyyar PDP, Engr. Abba Kabir Yusuf, ya gabatar da cewa da Makirci ne Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya lashe...
A yau Jumma’a, 29 ga watan Maris 2019, Shugaba Muhammadu Buhari na zaman tattaunawa da manyan shugabannan Addinai don cin gaban kasa. A halin yanzu, bisa...
Hukumar gudanar da hidimar zaben kasa ta Jihar Kebbi ta bayar da takardan komawa ga kujerar wakilci ga ‘yan Majalisar Wakilan Jihar. Hukumar tayi hakan ne...
Buba Galadima, Kakakin yada yawu ga lamarin yakin neman zaben Alhaji Atiku Abubaka, dan takaran shugaban kasa ga zaben 2019 daga Jam’iyyar PDP, ya kara bayyana...
A wata sanarwa da Mista Niyi Akinsiju, Ciyaman na Kungiyar yada labarai ga Shugaba Muhammadu Buhari da kuma Sakataren kungiyar, Cassidy Madueke suka rattaba hannu a...
Bisa zaben da aka gudanar a kasar Najeriya makonnai da suka gabata a jagorancin Hukumar gudanar da zaben kasar (INEC) a shekarar 2019, Naija News Hausa...
Hukumar kadamar da zaben kasar Najeriya (INEC) a ranar Alhamis da ta gabata sun gabatar da dakatar da sake zaben kujerar gidan majalisa a yankin Agaie...
A yau Alhamis, 21 ga watan Maris, Hukumar gudanar da zaben kasar Najeriya (INEC) ta gabatar da yadda zasu tafiyar da zaben Jihar Bauchi. Hukumar ta...