Hukumar ‘yan sandan Jihar Kaduna a ranar Litini da ta gabata sun gabatar da cewa wasu ‘yan hari da bindiga sun kashe mutane goma sha shidda...
Naija News Hausa ta gano hotunan ziyarar abokannan shugaba Muhammadu Buhari da suka yi makaranta tare tun daga yarantaka a ziyarar da suka kai wa shugaban...
Mun sanar a Naija News Hausa da safiya da cewa wasu ‘yan ta’adda da ba a gane da su ba sun haska wuta ga Ofishin hukumar...
Jami’a tsaron ‘Yan Sandan Jihar Kaduna sun kame wani da takardun zabe A yayin da ake cikin gudanar da hidimar zaben Gwamnoni da ta Gidan Majalisar...
Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai a yau bayan da ya kada nasa kuri’ar ga zaben gwamnoni da ta gidan majalisar Jiha a runfar zabe ta lamba...
Da safiyar yau Asabar, wasu ‘yan ta’addan sun hari mallaman gudanar da hidimar zabe a Jihar Ebonyi. Abin ya faru ne misalin karfe biyu (2am) na...
Wasu ‘yan ta’adda da ba a gane da su ba sun haska wa ofishin hukumar gudanar da zaben kasa da ke Jihar Akwa Ibom wuta a...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 8 ga Watan Maris, 2019 1. Kotu na barazanar kame Bukola Saraki, shugaban Sanatocin Najeriya...
Jam’iyyar APC sun marabci kimamin shugabanan Fulani 66 da wasu ‘yan Arewa da yawar 1000. Jam’iyyar PDP ta rasa wadannan yawar mambobin ne daga Jihar Sokoto...
Zaben gwamnonin Jihar kasa ta bana ya bayyana da zafi da gaske a yayin da Jam’iyyar PDP suka gabatar da azumin kwana biyu da mambobin ta...