Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 5 ga Watan Afrilu, 2019 1. Shugabancin kasa ta gabatar da alkawalai da shugaba Buhari yayi...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 2 ga Watan Afrilu, 2019 1. Hukumar INEC ta cigaba da kirgan Zaben Jihar Rivers Hukumar...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 29 ga Watan Maris, 2019 1. Kotun Kara ta gabatar da kame shugaban Kungiyar Iyamirai (IPOB)...
Hukumar gudanar da hidimar zaben kasa ta Jihar Kebbi ta bayar da takardan komawa ga kujerar wakilci ga ‘yan Majalisar Wakilan Jihar. Hukumar tayi hakan ne...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 26 ga Watan Maris, 2019 1. An Mika wa shugaba Buhari Rahoton Albashin Ma’aikata An bayar...
A yayin da Malaman gudanar da zabe ke batun tafiya daga Ofishin hukumar INEC zuwa runfunar zaben su, don gudanar da ayukan su a matsayin malaman...
Mahara da bindiga sun kai wa Ofishin jami’an tsaron ‘yan sanda da ke karamar hukumar Owan, a Jihar Edo hari. An bayyana ga manema labarai da...
Hukumar Babban Makarantan Jami’a ta Jos (UNIJOS), ta bada umarni ga ‘yan makaranta da barin makarantar zuwa gidajen su don guje wa tashin hankali. Hukumar Jami’ar...
Shugaba Muhammadu Buhari da matarsa Aisha Buhari sun komo Abuja a yau bayan ‘yan kwanaki a Daura tun kamin ranar zaben Gwamnoni da suka ziyarci Katsina...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 12 ga Watan Maris, 2019 1. Hukumar INEC sun gabatar da cewa zaben Kano bai kai...