Mugun yanayi ya sanya wani dan kasuwa a Kaduna, Christian Obi kuka da hawaye a ranar Alhamis bayan da wasu ‘yan bindiga sun sace yaransa uku....
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Talata ya bar garin sa Daura, cikin jihar Katsina bayan kammala ziyarar kadamarwa ta aiki ta kwanaki biyar. Naija News...
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya sanya hannu a kan kasafin kudin shekarar 2020 na jihar zuwa ga doka bayan da majalisar dokokin jihar ta gabatar...
Rahoton da ya isa Naija News Hausa a wannan lokaci ya bayyana da cewa wasu ‘yan garkuwa sun sace mutane biyar hadi da wata macce da...
Rahoton da ta isa ga Naija News Hausa a yanzun nan na bayyana da cewa an kashe ‘yan kungiyar ci gaban hidimar adinin musulunci a Najeriya...
Gwamnan Jihar Kodi, Gwamna Nasir El-Rufai ya sanya Shizzer Bada a matsayin sabon janar mai kula da al’amarin kashe kashen kudade a jihar. Har ila yau,...
Allah ya jikan rai! Karshen Rayuwa ta kawo Baban Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Naija News Hausa ta sami rahoton cewa Babban Ahmed Makarfi, tsohon gwamnan Jihar...
Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai a yau Laraba ya gabatar da sunayen mutane goma shadaya (11) ga Majalisar Wakilan Jihar Kaduna don amince da sanya su...
Hukumar Bincike da Kare Tattalin Arzikin Najeriya (EFCC) ta sanar da kame masu sata a layin yanar gizo da aka fi sani da ‘YAHOO YAHOO’ bakwai...
Akalla mutane uku aka bada tabbacin mutuwar su a sabuwar hari da mahara da bindiga suka kai a kauyan Unguwar Rimi da ke a yankin Chawai,...