Jam’iyyar PDP a ranar Litinin, 20 ga Mayu, sun sake buga gaba da bada gaskiya da cewa dan takarar shugaban kasa na shekarar 2019 a Jam’iyyar...
Shugaba Muhammadu Buhari ya aika wata gargadi mai karfin gaske da Shahararrun ‘yan wasan Kwaikwayo da Ban Dariya na Najeriya, cewa su janye daga yi masa...
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, da kuma dan takaran kujerar shugaban kasa ga zaben 2019 a karkashin Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya bayyana da cewa lallai zai...
Dan takarar shugaban kasa ga zaben shugaban kasa na shekara ta 2019 daga Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya bukaci Musulmai a kasar Najeriya da su yi...
A yau Alhamis, 11 ga watan Afrilu 2019, Gwamnatin Tarayya na kalubalantar dan takaran kujerar shugaban kasa daga Jam’iyyar PDP ga zaben 2019, Atiku Abubakar, da...
A wata sanarwa da Mista Niyi Akinsiju, Ciyaman na Kungiyar yada labarai ga Shugaba Muhammadu Buhari da kuma Sakataren kungiyar, Cassidy Madueke suka rattaba hannu a...
Dan takaran kujerar shugaban kasa daga jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya gabatar da sakamakon kuri’un zaben shugaban kasa kamar yadda take a kwanfutan hukumar gudanar da...
Dan takaran kujerarar Shugaban Kasa daga Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar yayi barazanar cewa ya fiye shugaba Muhammadu Buhari da kuri kimanin Miliyan daya da dari...
Dan takaran shugaban kasa daga jam’iyyar PDP a zaben 2019, Alhaji Atiku Abubakar, ya bukaci kotun kara da gabatar da shi a matsayin shugaban kasan Najeriya...
Dan takaran shugaban kasar na Jam’iyyar PDP ga tseren zaben 2019, Alhaji Atiku Abubakar yayi wata sabuwar bayani game da zaben gwamnoni da ta gidan majalisar...