Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata 15 ga Watan Janairu, 2019 1. IGP Idris ya yi ritaya, an sanya AIG Adamu...
Gwamna na Jihar Borno, Kashim Shettima ya bayyana amincewa da fatan cewa Jihar Borno za ta komar da daukakar ta. Gwamnan ya bayyana hakan ne a...
Baban gwagwarmaya da jaye-jaye, da rashin amincewar ‘yan adawa, Shugaba Muhammadu Buhari ya dakatar da IGP Ibrahim Idris don ya huta daga aikin tsaron kasar. Kamar...
Da ‘yan kwanaki kadan da zaben tarayya da ke gaba a ranar 16 ga Watan Fabairu, 2019. ‘Yan ta’addan siyasa na ta kai wa juna farmaki...
An sami rahoto da cewa wasu ‘yan hari da ba a san dasu ba, sun fada wa yankin Jema dake Jihar Kaduna Wannan harin ya faru...
Shahararen dan wasan fim na Kannywood/Nollywood, Akta Ali Nuhu na taya diyar shi na farko murnan kai ganin ranan haifuwarta. Shahararen, da ake kira da shi...
Wasu ‘yan ta’adda da ba iya gane su ba sun hari Ofishin dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar. ‘Yan ta’addan da ake zargin...
Shugabancin kasar ta gargadi Gwamna Samuel Ortom, Gwamnar Jihar Benue da cewa ya dakatar fade-faden sa na karya game da shugaba Muhammadu Buhari a wajen shirin...
Jami’an ‘yan sanda sun cin ma bindigogin da ba bisa doka ba a gidan Sanata Dino Melaye ‘Yan sandan sun kai karar Sanata Dino Melaye a...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini 14 ga Watan Janairu, 2019 1. An sake gurfanar da Kwamishanan ‘Yan Sanda, Imohimi Edgal...