Connect with us

Uncategorized

Zaben Gwamnoni: An Fara Rabar da Kayan Zabe a Jihar Bayelsa (Kalli Hotuna)

Published

on

at

Listen to article
0:00 / 0:00

Hukumar Gudanar da Hidimar Zabe ta Kasa (INEC), a yau Juma’a ta fara rabas da kayakin zabe don zaben Gwamnonin Jihar Bayelsa.

Ka tuna da cewa Naija News ta ruwaito a baya da cewa INEC ta sanya ranar Asabar, 16 ga Nuwamba, 2019, don zaben Gwamnoni a Jihar Bayelsa da Kogi.

David Lyon na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da Sanata Douye Diri na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) sune manyan ‘yan adawar juna a hidimar zaben Bayelsa.

Dubi hotunan rarraba kayan zaben a kasa kamar yadda jaridar The Punch ta samar: