Connect with us

Uncategorized

Kogi: Kalli Yawar Kuri’u Da Yahaya Bello ya baiwa PDP a Runfar Zaben sa

Published

on

at

Listen to article
0:00 / 0:00

Gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello ya ci nasarar da yawar kuri’u a runfar zaben sa a zaben yau Asabar.

Bisa rahoton da Naija News ta karba, Bello ya lashe dukan mazabar jam’iyyar sa a kananan hukumomin Jihar Kogi.

Kalli tsarin yadda aka Bello ya sami kuri’u a mazabar sa ta PU 11, Okene-Eba/Agasa/Ahache Ward, karamar hukumar Okene.

Sakamakon Zaben Runfar da Jam’iyoyi a kirga ta farko.

APC: 546

SDP: 0

PDP: 0

Kuri’ar da ba a amince da ita ba: 1

Sakamakon Zaben Runfar da Jam’iyoyi a kirga ta biyu

APC: 716

SDP: 0

PDP: 0

Ko da shike dai, Hukumar INEC ne ke da tabbaci da ikon bayar da sakamako ta karshe kan wannan zaben.