Connect with us

Uncategorized

Sarauta: ‘Yan Nadin Sarautan Jihar Kano sun sanya Lauyoyi 17 don Kalubalantar Ganduje

Published

on

at

Listen to article
0:00 / 0:00

Masu Nadin Sarauta ta Jihar Kano sun yi kira da kalubalantar Gwamnan Jihar Kano da Majalisar Wakilan Jihar, akan matakin da suka dauka na kara kujerar sarauta hudu a Jihar Kano.

Mun ruwaito a Naija News Hausa a baya cewa Gwamna Abdullahi Ganduje, Gwamnan Jihar Kano ya kara kujerar Sarauta hudu bisa ta da a Jihar.

‘Yan nadin Sarautan Jihar sun nemi Manyan Masu Bada Shawarwari ga Kasar Najeriya 7 hade da Lauyoyi 17 don kalubalantar Ganduje da Majalisar Wakilan Jihar akan matakin da suka dauka na rabar da Kujerar Sarauta a Kano.

Wadannan ne Sunayan Masu Nadin Sarauta da suka Kalubalanci Ganduje: Madakin Kano, Yusuf Nabahani; Makaman Kano, Sarki Ibrahim; Sarkin Dawaki Maituta, Bello Abubakar da kuma Sarkin Bai, Mukhtar Adnan.

Ga sunayan Lauyoyin da zasu kadamar da kalubalantar Gwamnan;

1- Prince Lateef Fegbemi, SAN, FCIArb,(UK)

2- AB Mahmoud, OON, SAN, FCIArb, (UK)

3- Adeniyi Akintola, SAN

4- Suraj Sa’eda, SAN

5- Hakeem O. Afolabi, SAN

6- Paul Usoro SAN

7- Nassir Abdu Dangiri, SAN

8- Maliki Kuliya Umar Esq

9- Nureini S. Jimoh Esq

10- Dr. Nasiru Aliyu Esq

11- Sagir Gezawa Esq

12- Muritala O. Abdulrasheq Esq

13- Aminu S. Gadanya Esq

14- Ismail Abdulaziz Esq

15- Rashidi Isamotu Esq

16- Oseni Sefullahi Esq

17- Ibrahim Abdullahi Esq

18- Haruna Saleh Zakariyya Esq

19- Auwal A. Dabo Esq

20- Badamasi Sulaiman Esq

21- O. O. Samuel Esq

22- Fariha Sani Abdullahi

23- Yahaya Isah Abdulrasheed, ACIArb, (UK)

24- Amira Hamisu