Connect with us

Labaran Nishadi

Kalli yadda ‘yan Boko Haram suka yi wa wani Sojan Najeriya

Published

on

at

Listen to article
0:00 / 0:00

Naija News Hausa ta gano da wani bidiyo da ke dauke da mugun yanayin da ‘yan ta’addan Boko Haram suka bar wani jarumin Sojan Najeriya a wata ganawar wuta da suka yi da rundunar Sojojin.

Ko da shike ba a bayyana inda hakan ya faru ba, amma a cikin bidiyon da aka rabar a layin yanar gizon nishadi ta Twitter daga hannun Reno Omokri,  tsohon ma’aikaci ga tsohon shugaban kasar Najeriya, Goodbluck Jonathan, zaka ga sojan cikin mawuyacin hali a yadda aka lallata masa kafafun sa da harbi.

“Kada ku raina kokari da gwagwarmayan rundunar tsaron Najeriya, musanman Sojoji” inji Reno Omokri.

Kalli bidiyon a kasa;