A ranar Alhamis, 21 ga Watan Nuwamba 2019 ne wata babbar kotun jihar Kano ta soke nadi da kirkirar wasu masarauta guda hudu a jihar Kano....
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis 3 ga Watan Oktoba, 2019 1. Gwamnatin Shugaba Buhari Ta Shirya da Maido Da Toll Gate...
Kotun sauraren kararrakin zaben jihar Kano da ke zaune a Kano a arewacin Najeriya, ta tabbatar da zaben gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jam’iyyar All Progressives...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana da shirin sauya daji biyar zuwa ga makiyaya Fulani a jihar don samun wajen kiwon dabobin su. Naija News Hausa ta...
Ciyaman Tarayyar Jam’iyyar shugabancin kasa (APC) Adams Oshiomhole, ya bayyana da cewa jam’iyyar shugabancin kasar ta gabatar da Hon. Alhassan Doguwa a matsayin jagoran Majalisa ta...
Gwamnan Jihar Kano, Gwamna Abdullahi Ganduje ya nada Ali Makoda a matsayin ‘Chief of Staff’ (Babban Jami’in Kadamar da Tsari a Jihar). A ganewar Naija News Hausa,...
Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya gabatar da karatun kyauta a Jihar ga ‘yan Firamare da Sakandare. Ganduje ya bayyana da tabbaci cewa gwamnatin sa zata...
Sanatan da ke wakilcin Santira ta Jihar Kaduna a gidan Majalisar Dattijai, Sanata Shehu Sani, ya gargadi gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje, da janye daga zargi...
Hidimar Durbar ta Hawan Daushe da aka yi a Jihar Kano ya karshe da Farmaki a yayin da aka kashe mutum guda a ranar Sallar Eid-El...
Duk da irin jayayya da matsar da ke tsakanin Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje da Mai Martaba Muhammad Sanusi II, Naija News Hausa ta gano da...