Connect with us

Uncategorized

#EdiAlFitr2019: An Kashe Mutum Daya da yiwa wasu rauni a hidimar Durbar da aka yi a Jihar Kano

Published

on

at

Listen to article
0:00 / 0:00

Hidimar Durbar ta Hawan Daushe da aka yi a Jihar Kano ya karshe da Farmaki a yayin da aka kashe mutum guda
a ranar Sallar Eid-El Fitr da Eid-El- Kabir, Laraba da ta gabata.

Haka kazalika aka bayyana da cewa mutane biyu kuma sun yi muguwar rauni a fadar, jami’an tsaro kuma suka samu kame mutane shidda.

Naija News Hausa ta fahimta da cewa hakan ya faru ne a wakilcin Sarkin Kano, Malam Muhammad Sanusi II, a hidimar duk da rashin bayyanar Gwamnan Jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje.

Ko da shike an bayyana cewa Ganduje ya tafi wata hidima ne.

KARANTA WANNAN KUMA; Babbar Motar Tirela ta hau kan wani Mutumi mai sayar da kaya a kan hanya a Kaduna