Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 25 ga Watan Yuni, 2019 1. Bankin Tarayyar Najeriya ta bayyanar da Ajanda na shekara 5...
Jami’an tsaro sun kame wani mutumi da aka bayyana sunan sa da Bashar Haruna, da zargin kwanci da wata karamar yarinya mai shekaru 11 ga haifuwa,...
Jami’an tsaron sun kame wani matashi mai shekaru 23, John Joshua, mazaunin garin Zazzaga dake a karamar hukumar Munya na Jihar Neja, da zargin kashe makwabcinsa....
Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya gabatar da karatun kyauta a Jihar ga ‘yan Firamare da Sakandare. Ganduje ya bayyana da tabbaci cewa gwamnatin sa zata...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 18 ga Watan Yuni, 2019 1. Kotun Koli ta dauki mataki game da karar Adeleke da...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litinin, 17 ga Watan Yuni, 2019 1. Dole ne Buhari ya bukacemu wajen Sanya Ministoci – inji...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 14 ga Watan Yuni, 2019 1. Abokin takaran Uche Nwosu ya koma ga Jam’iyyar PDP Mista...
Kotun Majistare da ke a garin Minna, babban birnin Jihar Neja ta bada umarnin a dakile wasu mutane hudu da aka gane da laifin sace mutane....
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 12 ga Watan Yuni, 2019 1. Buhari Jarumi ne wajen yaki da Cin Hanci da Rashawa...
Dan takaran kujerar mataimakin shugaban Sanatocin Najeriya, Ovie Omo-Agege ya lashe tseren zaben da aka yi a yau Talata, 11 ga watan Yuni 2019. Ka tuna...