Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 11 ga Watan Yuni, 2019 1. APC, Gwamnoni da ‘yan Majalisa sun bada goyon baya ga...
Dan takaran kujerar Sanata a Jihar Bauchi a karkashin Jam’iyyar PDP, Alhaji Garba Dahiru, tare da wasu ‘yan gidan Majalisar Wakilai hudu da Kotun Koli ta...
Kotun Neman Yancin Zabe da ke jagorancin karar Shugaba Muhammadu Buhari da Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa ta shekarar 2019, ta gabatar da sabon alkali...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litinin, 10 ga Watan Yuni, 2019 1. Tsohon Ministan Shugaba Buhari zai fuskanci Hukunci Tsohon shugaban Shari’an...
Sanatan da ke wakilcin Santira ta Jihar Kaduna a gidan Majalisar Dattijai, Sanata Shehu Sani, ya gargadi gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje, da janye daga zargi...
Wani mutumi mai shekaru 30 da haifuwa a Jihar Neja ya kashe Makwabcin sa Audu Umar, wani mazaunin kauyan Wawa daga karamar hukumar Borgu ta Jihar...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 4 ga Watan Yuni, 2019 1. Shugaba Buhari ya karbi rahoto akan farfadar da SARS Shugaba...
Mai Martaba Sarkin Kano, Malam Muhammad Sanusi II, a ranar Lahadi, 2 ga watan Yuni da ta gabata, ya bayar da kudi naira Miliyan Biyar (N5m)...
Jami’an tsaro sun kame wani a Jihar Katsina mai suna Hassan Garba da ke da shekaru 38 ga haifuwa An bayyana cewa Jami’an tsaron ‘yan sandan...
Hadaddiyar Kasar Saudi ta gabatar da Kwamitin da zasu fita hangen Wata don Sallar Eid Ministan Shari’ar kasar Saudi Arabia, Sultan bin Saeed Al Badi Al...