A yau Alhamis, 23 ga watan Mayu 2019, Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo na jagorancin zaman tattaunawa na bankwana da Kungiyar NEC, hade da...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 23 ga Watan Mayu, 2019 1. Alkali Bulkachuwa ta janye daga Hidimar Karar Atiku da Buhari...
Mun ruwaito a Naija News Hausa a baya cewa Babban kotun majistare ta Jihar Kano ta bada umarnin kame ‘yar shirin fim a Kannywood, Hadiza Aliyu...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 22 ga Watan Mayu, 2019 1. Shugaba Buhari ya sauya daga Saudi Arabia zuwa Najeriya Naija...
Naija News Hausa ta karbi rahoto da cewa Jami’an tsaron Jihar Jigawa sun kame wani mutum mai suna Sale Shanono, mazaunin Doguwa, a karamar hukumar Jahun...
Hukumar Shari’ar Musulunci ta Jihar Jigawa, HISBAH, a ranar Litinin ta kama mutane 21 da ake tuhuma da aikata laifuka da bai dace ba, haka kazalika...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 21 ga Watan Mayu, 2019 1. INEC ta janye Takaddun shaida na dawowa kan Shugabanci 25...
Aminu Tambuwal, Gwamnan Jihar Sokoto yayi barazanar cewa ba wanda ya isa ya dakatar da hidimar rantsar da shi a matsayin Gwamnan Jihar Sokoto a ranar...
Gwamnatin Jihar Filato ta rabar da Kujerar Sarautan Jos, ta cire Arewacin Jos da kuma Sarautan Riyom daga hadaddiyar sarautan Jos da ke a karkashin jagorancin...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, 20 ga Watan Mayu, 2019 1. APC Ba ta zaman komai ba tare da ni ba...