Har yanzun dai hukumar gudanar da zaben kasa, INEC na kan gabatar da kuri’un jihohi. Ga rahoton zaben shugaban kasa ta Jihar Anambra a kasa; Kimanin...
Hukumar zaben kasa, INEC ta gama gabatar da sakamakon zaben shugaban kasa ta Jihar Neja. Ga rahoton a kasa, kamar haka; Kimanin mutane suka yi rajista:...
Sananen Maikudi, Mallami, Mai Gidan Jaridan Ovation, dan siyasa da masana’ancin kasar Najeriya, Dele Momodu ya aika wata sako a yanar gizon nishadarwa ta twitter. A...
Da ‘yan awowi kadan da fara zaben shugaban kasa da ta gidan majalisa, ‘yan hari da bindiga sun kashe wani mabiya bayan shugaba Muhammadu Buhari. Mun...
Wani sananen dan Najeriya da ke da suna Reno Omokri, wanda ke da wata shirin gidan talabijin na bayanin kirista ya aika a yau Litinin, 18...
‘Kwana daya da awowi kadan ga zaben tarayya ta kasar Najeriya, Darakta Janar na ‘Yan Bautan Kasa (NYSC0, Maj. Gen. Suleiman Kazaure, ya jawa ‘yan bautan...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litinin, 11 ga Watan Fabrairun, 2019 1. Jam’iyyar PDP na zargin Jam’iyyar APC da shirin makirci...
Babban Shugaban Sanatocin Najeriya, Sanata Bukola Saraki, ya bayyana da cewa lallai ba shugaba Muhammadu Buhari ba ne ke shugabancin a Aso Rock. “Masu zuba jari...
Ganin irin yabawa da goyon baya da kuma irin amincewa da jama’a suka nuna mana wajen yawon yakin neman zabe a yankunan kasar, “Zai zama da...
Gwamna na Jihar Borno, Kashim Shettima ya bayyana amincewa da fatan cewa Jihar Borno za ta komar da daukakar ta. Gwamnan ya bayyana hakan ne a...