Bisa zaben da aka gudanar a kasar Najeriya makonnai da suka gabata a jagorancin Hukumar gudanar da zaben kasar (INEC) a shekarar 2019, Naija News Hausa...
Mahara da bindiga sun kai wa Ofishin jami’an tsaron ‘yan sanda da ke karamar hukumar Owan, a Jihar Edo hari. An bayyana ga manema labarai da...
Kamar yadda Hukumar gudanar da zaben kasa (INEC) ta gabatar, Naija News Hausa ta tsarafa sunayan Gwamnoni da suka lashe zaben tseren kujerar Gwamnan Jiha da...
Jami’an tsaron ‘yan sandan Najeriya ta Jihar Kano, sun gabatar da dalilin da ya sa ba su harbe mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Nasiru Yusuf Gawuna da...
Naija News Hausa ta gano hotunan ziyarar abokannan shugaba Muhammadu Buhari da suka yi makaranta tare tun daga yarantaka a ziyarar da suka kai wa shugaban...
Ga sakamakon rahoton zaben kujerar gwamna ta Jihar Kaduna a kasa tsakanin Jam’iyyar APC da Jam’iyyar PDP a zaben ranar Asabar 9 ga watan Maris da...
Hukumar gudanar da zaben kasa (INEC), ta gabatar da dan takaran kujerar gidan majalisar jiha daga jam’iyyar APC, Alhaji Umoru Sambawa, a matsayin mai nasara ga...
A ranar Alhamis, 7 ga watan Maris da ya gabata, Shugaba Muhammadu Buhari ya halarci kauyan sa Daura, kamin ranar Asabar da za a gudanar da...
A yau 6 ga Watan Maris, 2019, Kotun Koli na Jalingo, babban birnin Jihar Taraba ta tsige dan takaran gwamnan Jihar a karkashin Jam’iyyar APC, Alhaji...
Shugaba Muhammadu Buhari ya gabatar da irin mutanen da zai sanya a shugabancin sa a wannan karo ta biyu. Mun ruwaito a baya a Naija News...