Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 26 ga Watan Yuli, 2019 1. Shugaba Buhari ya kai Ziyara a kasar Liberiya Shugaban kasa...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 2 ga Watan Yuli, 2019 1. Atiku da PDP na shirye don bayar da shaidu 400...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 11 ga Watan Yuni, 2019 1. APC, Gwamnoni da ‘yan Majalisa sun bada goyon baya ga...
Shugaba Muhammadu Buhari ya yabi hukumar tafiyar da hidimar zabe ta Najeriya (INEC) don gudanar da aikin su da kyau duk da matsaloli da aka fuskanta...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 21 ga Watan Mayu, 2019 1. INEC ta janye Takaddun shaida na dawowa kan Shugabanci 25...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 15 ga Watan Mayu, 2019 1. Majalisar Dattijai ta kafa binciken kan zaben Emefiele da Buhari...
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, da kuma dan takaran kujerar shugaban kasa ga zaben 2019 a karkashin Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya bayyana da cewa lallai zai...
Dan takaran kujerar Gwamnan Jihar Kano daga Jam’iyyar PDP, Engr. Abba Kabir Yusuf, ya gabatar da cewa da Makirci ne Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya lashe...
Biodun Olujimi, Sanatan da ke Wakiltan Kuducin Jihar Ekiti, ta bayyana da cewa ba za ta janye daga Jam’iyyar dimokradiyya (PDP) ba saboda ka’idodin ta da...
A yau Laraba, 3 ga watan Afrilu 2019, Hukumar Gudanar da Hidimar Zaben Kasa, INEC ta Jihar Kano ta baiwa Gwamnan Jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar...