Hedkwatan Rundunar Sojojin Najeriya ta ‘Operation Whirl Stroke’ (OPWS), a wata zagayen bincike da suka yi a Jihar Nasarawa, Taraba da Jihar Benue, sun gabatar da...
Naija News Hausa ta gano da rahoto wata Yarinya da ta mutu a yayin da take hanyar zuwa wajen hidimar bautan kasa (NYSC) a Jihar Kaduna....
A karshe, hukumar gudanar da hidimar zaben kasa ta sanar da sakamakon kuri’ar zaben shugaban kasa Bayan gwagwarmaya da jaye-jaye, hukumar INEC ta kai ga karshe...
Jami’an tsaron ‘Yan sandan Najeriya sun gabatar da kame wasu mutane uku da ake zargi da sace-sacen yara a babban birnin tarayyar Najeriya, Abuja. “Mun kame...
Shugaban Kungiyar Hadin Gwuiwa ta Addinin Kiristoci na Jihar Nasarawa, Mista Joseph Masin ya fada da cewa kungiyar ba rukunin ‘yan siyasa ba ce. Joseph ya...
Kuma baku fi gaban hukunci ba, Buhari ya fada wa Jami’an tsaron Yan Sandan Najeriya Shugaba Muhammadu Buhari a wata gabatarwa da ya bayar ta wurin...
Naija News ta fahimta da cewa Gwamnonin Goma shabiyu (12) ne za a rantsar a karo ta daya a kujerar shugabanci, Sauran Gwamnonin Goma Shabakwai (17)...
Hukumar Samar da Wutan Lantarki ta Yankin Birnin Tarayyar Najeriya (AEDC) Abuja zata fuskanci duhu kan rashin wutan lantarki, hade da Jihohin da ke hade da...
Gidan Majalisar Wakilan Jiha sun bukaci shugaba Muhammadu Buhari da bayyanar da kansa a zaman Majalisar don gabatar da sanadiyar kashe-kashen da ake yi a Jihohin...
Bisa ga zaben Gwamnonin Jihohin kasar Najeriya da aka gudanar a ranar 9 ga watan Maris 2019 da kuma ta ranar 23 ga watan Maris 2019,...