Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ce ta kama wani Limami mai suna, Mallam Abdulrahim, a Kaduna saboda cin amanar wani mutumi...
Naija News Hausa ta karbi rahoto a yau da wata hadarin Mota a Jihar Kano da ya tafi da kimanin rayukan mutane goma sha tara (19)....
Rundunar Sojojin Najeriya sun sanar da ribato Matan Aure biyu tare da yara kanana shidda daga hannun ‘yan ta’addan Boko Haram a shiyar kauyan Gwadala, a...
A ranar Talata da ta gabata, Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa da kuma kare Tattalin Arzikin kasar Najeriya (EFCC) ta Jihar Sokoto sun kame...
Naija News ta fahimta da cewa Gwamnonin Goma shabiyu (12) ne za a rantsar a karo ta daya a kujerar shugabanci, Sauran Gwamnonin Goma Shabakwai (17)...
Rukunin ‘Yan Sandan Najeriya ta Jihar Sokoto ta kama wani Malam Murtala Mode, malamin makarantar Almajirai a garin Arkillan Magaji na jihar Sokoto da zargin cewa...
Shugaba Muhammadu Buhari a yau Litini, 27 ga watan Mayu na ganawa da Gwamnonin Arewacin Jihohin kasar Najeriya a nan fadar shugaban kasa, birnin Abuja. Ko...
Kotun Koli ta Tarayya da ke a garin Minna, babban birnin Jihar Neja, ta gabatar da bukatan kame tsohon Gwamnan Jihar, Babangida Aliyu (Talban) da kuma...
Shugaban Sanatocin Najeriya, Bukola Saraki na wata ganawa da Gwamnoni kasar hade da wasu manyan shugabannan Jam’iyyar Adawa, PDP. Naija News ta fahimta da cewa zaman...
‘Yan Hari da Makami run kai wata sabuwar hari a Jihar Zamfara da kashe mutane akalla 17 Naija News Hausa ta karbi rahoton sabuwar harin ‘yan...