Gwamnatin tarayyar Najeriya ta haramtawa dukkanin hukumomin hana cin hanci da rashawa a kasar damar kwace kadarorin jami’an gwamnati da aka gane ko kuma kama da...
Kotun koli ta tabbatar da zaben Muhammadu Buhari a matsayin Shugaban kasar Najeriya tare da yin watsi da karar da dan takaran shugaban kasa Atiku Abubakar...
Tsohon sanata mai wakilcir Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani ya ba da sanarwar sauya shugabancin kasa zuwa yankin Kudancin kasar nan a 2023. Sani ya yi...
Kungiyar Hadin gwiwar Jam’iyyun siyasa ta Najeriya (CUPP) ta mayar da martani ga ikirarin da Jam’iyyun All Progressives Congress suka yi cewa Najeriya ta zama kasa...
Tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Adolphus Wabara ya yi ikirarin cewa babu damar Shugabancin kasar Najeriya ga Iyamirai a shekarar 2023. Ya bayyana da cewa an riga...
Tsohon Shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya yi wasu bayanan game da yanayin da ya shafi amincewarsa da ya yi karban kadara ga zaben shugaban kasa da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Talata, 1 ga watan Oktoba 2019, ya yi jawabi ga ‘yan Najeriya don taya murnar ranar cika shekaru 59 da...
Babban Lauyan fafutukar Kasa, Mista Mike Ozekhome, ya bayyana cewa yana tausayawa Shugaban jam’iyyar APC, Bola Tinubu. Mike, Mai kare hakkin dan adam ya bayyana cewa...
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ayyana ranar Talata, 1 ga Oktoba, a matsayin ranar hutu ga jama’a duka don hidimar bikin cika shekaru 59 ga samun ‘yancin...
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir-El-Rufai ya jefa dan nasa, Abubakar Al-Siddique El-Rufai a makarantar firamare ta gwamnati a jihar. Bisa rahoton da Naija News ta tattara, Gwamnan...