Tsohon Shugaban Kasan Najeriya, Goodluck Jonathan ya gargadi tsohon ma’ikacinsa, Reno Omokri da ya nuna halin girmamawa da kirki ga shugaba Muhammadu Buhari. Naija News Hausa...
Bayan jayayya da jita-jita hade da barazanar Ma’aikatan kasa game da kankanin albashi na naira dubu 30,000 da gidan Majalisai suka gabatar a baya, kamar yadda...
Biodun Olujimi, Sanatan da ke Wakiltan Kuducin Jihar Ekiti, ta bayyana da cewa ba za ta janye daga Jam’iyyar dimokradiyya (PDP) ba saboda ka’idodin ta da...
Gwamnan Jihar Gombe, Ibrahim Dankwambo yayi rantsuwa da cewa ba zai yi murabus da Jam’iyyar dimokradiyya, PDP ba. “Lallai an ci amanar Jam’iyyar PDP a zaben...
A yau Laraba, 3 ga watan Afrilu 2019, Hukumar Gudanar da Hidimar Zaben Kasa, INEC ta Jihar Kano ta baiwa Gwamnan Jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar...
Jam’iyyar APC sun mayar da martani ga Jam’iyyar Adawa (PDP) da Sanata Bukola Saraki akan hidimar zaben shugaban gidan Majalisar Dattijai. Mun ruwaito a baya a...
Hukumar gudanar da hidimar zaben kasa, INEC ta gabatar da dan takaran kujeran Gwamnan Jihar Adamawa daga jam’iyyar PDP, Hon. Ahmadu Umaru Fintiri a matsayin mai...
Bayan Hidimar zaben Kujerar Gwamna da aka gudanar a ranar Asabar 23 ga watan Maris 2019 da ta gabata a Jihar Sokoto, dan takaran kujerar gwamnan...
Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya zargi Kwamishanan Jami’an tsaron ‘yan sandan Jihar Kano, CP Muhammed Wakili da rashin sanin daman sa da kuma nuna...
Mahara da bindiga sun sace Sheikh Ahmad Sulaiman, babban Malami da kuma masoyin shugaba Muhammadu Buhari. ‘Yan harin sun sace Sheikh Ahmad ne a yayin da...