Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya mayar da martani game da zancen cewa yayi hadarin mota. Akwai jita-jita da ya mamaye yanar gizo ‘yan kwanaki kadan...
Gwamnan Jihar Legas, Gwamna Akinwunmi Ambode, a yau Alhamis, yayi bayani game da gidan saman da ya rushe a birnin Legas. Mun sanara a Naija News...
Mahara da bindiga sun kai wa Ofishin jami’an tsaron ‘yan sanda da ke karamar hukumar Owan, a Jihar Edo hari. An bayyana ga manema labarai da...
A yau Laraba, 13 ga watan Maris 2019, Gidan Majalisar Dattijai ta rantsar da sabon sanatan Jihar Kogi, Mista Isaac Mohammed Alfa a matsayin sanatan da...
Hukumar Babban Makarantan Jami’a ta Jos (UNIJOS), ta bada umarni ga ‘yan makaranta da barin makarantar zuwa gidajen su don guje wa tashin hankali. Hukumar Jami’ar...
Bayan da hukumar gudanar da zaben kasa ta gabatar da Nasir El-Rufa’i a matsayin mai nasara ga tseren takaran gwamnan jihar sakamakon yawar kuri’u da ya...
Hukumar ‘yan sandan Jihar Kaduna a ranar Litini da ta gabata sun gabatar da cewa wasu ‘yan hari da bindiga sun kashe mutane goma sha shidda...
Jami’an tsaron ‘yan sandan Najeriya ta Jihar Kano, sun gabatar da dalilin da ya sa ba su harbe mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Nasiru Yusuf Gawuna da...
Naija News Hausa ta gano hotunan ziyarar abokannan shugaba Muhammadu Buhari da suka yi makaranta tare tun daga yarantaka a ziyarar da suka kai wa shugaban...
Kakakin yada yawun Gidan Majalisar dokoki ta Jihar Kaduna, Aminu Abdullahi-Shagali, ya sake lashe kujerar gidan majalisar a karo ta biyu ga zaben Gidan majalisa da...