Shugaban kasa, Muhammadu Buhari a ranar Lahadi, 22 ga Satumba, ya tafi New York, kasar Amurka don halartar taro na 74 na Babban Taron Majalisar Dinkin...
Dan takarar kujerar shugaban kasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), babbar jam’iyyar adawa a Najeriya a zaben shugaban kasa na 2019, Alhaji Atiku Abubakar ya...
Naija News Hausa ta sami rahoton tafiyar Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, a yau da barin birnin Abuja don zuwa Daura, jihar Katsina don sallar Eid-el-Kabir. Bisa...
Naija News Hausa ta karbi rahoto da harin ‘yan ta’adda a Ofishin Jami’an tsaron da ke a Agudama, karamar hukumar Yenagoa, Jihar Bayelsa, inda suka kashe...
Kwamitin Gudanarwa na kasa (NEC) ta Jam’iyyar PDP zasu yi zaman tattaunawa a yau Alhamis, 20 ga watan Alhamis, 2019. A fahimtar Naija News, Jam’iyyar Dimokradiyyar...
A yau Laraba, 12 ga watan Yuni 2019, shugaba Muhammadu Buhari ya canza sunan Babban Filin Wasan Tarayya, Abuja National Stadium da musanya shi da sunan...
Sabon shugaban Sanatocin Najeriya da ya lashe zabe a ranar Talata da ta gabata, Sanata Ahmad Lawan, ya buga gaba da bada tabbaci da al’umma da...
Mun sanar a Naija News Hausa ‘yan sa’o’i da suka wuce da hidimar zaben sabon shugaban Gidan Majalisar Dattijai na 9. Hidimar da aka yi a...
Dan takaran kujerar Sanata a Jihar Bauchi a karkashin Jam’iyyar PDP, Alhaji Garba Dahiru, tare da wasu ‘yan gidan Majalisar Wakilai hudu da Kotun Koli ta...
Kotun Neman Yancin Zabe da ke jagorancin karar Shugaba Muhammadu Buhari da Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa ta shekarar 2019, ta gabatar da sabon alkali...