Shugaba Muhammadu Buhari ya yabi hukumar tafiyar da hidimar zabe ta Najeriya (INEC) don gudanar da aikin su da kyau duk da matsaloli da aka fuskanta...
‘Yan sa’o’i kadan ga ranar 29 ga watan Mayu da za a rantsar da shugaban Muhammadu Buhari da zama shugaban Najeriya a karo ta biyu, jam’iyyar...
A yau Alhamis, 23 ga watan Mayu 2019, Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo na jagorancin zaman tattaunawa na bankwana da Kungiyar NEC, hade da...
A ranar Alhamis da ta wuce, Majalisar Dattijai sun gabatar da sabon bil na komar da ranar 12 ga watan Yuni ta kowace shekarar a matsayin...
Shugaba Muhammadu Buhari ya karbi gayyatar Sarki Salman Bin Abdulaziz, da ke jagorancin Saudi Arabia da kuma wakilcin Manyan Masallacin Saudi Arabia biyu, don kadamar da...
Hukumar Gudanar da Hidimar Zaben Kasar Najeriya (INEC), a ranar Litini da ta wuce ta bayar da Takardan komawa kan kujerar wakilanci a Gidan Majalisar Tarayyar...
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, dangantaka tsakanin shugabancin kasa da majalisar dokoki ta 8 da suka gama shugabanci ba ta zama da kyau ba, kuma...
Jam’iyyar Siyasa ta African Action Congress (AAC) sun gabatar da dakatar da Omoyele Sowore a matsayin Ciyaman na Tarayyar Jam’iyyar, hade da wasu kuma daga Jam’iyyar....
Dan takarar shugaban kasa ga zaben shugaban kasa na shekara ta 2019 daga Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya bukaci Musulmai a kasar Najeriya da su yi...
Idan Shugaban Kasa ya mutu akan mulki, bai kamata mataimakin sa ya ci gaba da mulki ba Wani Malamin Arabi mai suna, Sheikh Sani Yahaya Jingir...