‘Yan tada zama tsaye a Jihar Ogun sun yi wa Jam’iyyar APC jifa da dutse a wajen ralin neman zabe da shugaba Muhammadu Buhari ya je...
Yau saura kwanaki 6 ga zaben shugaban kasa, Shugaba Muhammadu Buhari ya ziyarci Jihar Kwara don gudanar da hidimar yakin neman zaben, 2019. Muna da sani...
Dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya yi wa Al’ummar Jihar Borno Alkawali tsaro. A ranar Laraba, 6 ga Watan Fabrairu da...
Matasan Jihar Benue sunyi kunar Tsintsiya, Alamar rashin amincewa da Zaben Buhari Rahoto ta bayar da cewa Matasan Jihar Benue sun fada wa Fillin Wasan Kwallon...
Farfesa Yemi Osibanjo, mataimakin shugaba Muhammadu Buhari ya shawarci ‘yan Najeriya da su zabi Buhari don samar da ayuka da yawa ga masu neman aiki. “Shugaba...
Alhaji Atiku Abubakar, dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP ya gabatar da cewa zai magance halin ta’addanci a kasar, musanman a Jihar Zamfara. Muna da...
‘Yan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar ACPN, Oby Ezekwesili ta yi murabus da Jam’iyyar bayan janyewar ta a tseren takara a makonnai da ta wuce. Mun...
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana murnan sa da irin abokin takara da ya ke da shi, watau hadewar sa da Farfesa Yemi Osibanjo. Muna da sani...
Dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya zargi shugaba Muhammadu Buhari da kwaso ‘yan ta’addan kasar Nijar zuwa wajen hidimar neman zaben...
Kamar yadda muka sanar a Naija News Hausa a ranar jiya da cewa shugaba Muhammadu Buhari ya sauka daga jirgin sama a Jihar Kano don kadamar...