Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ya bayyana bacin ransa da wadanda suka rasa rayukan su ga yakin neman zabe da Jam’iyyar APC ta yi a Jihar...
Wani babban fasto na wata Ikklisiya da ke yankin Lekki a Jihar Legas, Manzo Chris Omatsola wanda aka zarga da wata laifin fyade shekarar da ta...
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Farfesa Yemi Osibanjo ya ce, Shugaba Muhammadu Buhari ba zai rarraba arizikin kasar ga ‘yan uwansa ko kuma ga abokansa ba. Osibanjo...
Jama’ar Jihar Kaduna, musanman kristocin jihar sun nuna rashin amincewa da gwamnar Jihar, Nasir El-Rufai tun da dadewa. Gwamnan ya bayyana a wata ganawa da yayi...
Bayan ganin irin fade-fade, da hare-haren da ke faruwa a Jihar Kwara musanman makon da ta wuce, Gwamnan ya daga yatsa da cewar ya dakatar da...
Da ‘yan kwanaki kadan da zaben tarayya da ke gaba a ranar 16 ga Watan Fabairu, 2019. ‘Yan ta’addan siyasa na ta kai wa juna farmaki...
Shugabancin kasar ta gargadi Gwamna Samuel Ortom, Gwamnar Jihar Benue da cewa ya dakatar fade-faden sa na karya game da shugaba Muhammadu Buhari a wajen shirin...
Tarihin shahararen dan wasa kwakwayo na Kannywood, Akta da Edita kuma Dan matashin mai suna Ali Muhammad Idris da aka fi sani da Ali Artwork, an...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 20 ga Watan Shabiyu, 2018 1. Shugaba Buhari ya gabatar da kasafin kudin shekara ta 2019...
Dan takarar Jam’iyyar Progressive Party (YPP) Kingsley Moghalu a yau Laraba, 19 ga watan Disamba 2018, ya bayyana cewa, Najeriya ta bukaci jagoranci daga yan tsarar...