Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 2 ga Watan Mayu, 2019 1. PDP/APC: Buhari yayi karya ne da takardun WAEC na shi ...
A yau Laraba, 3 ga watan Afrilu 2019, Hukumar Gudanar da Hidimar Zaben Kasa, INEC ta Jihar Kano ta baiwa Gwamnan Jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar...
Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya mayar da martani game da zancen cewa yayi hadarin mota. Akwai jita-jita da ya mamaye yanar gizo ‘yan kwanaki kadan...
Hukumar ‘yan sandan Jihar Kaduna a ranar Litini da ta gabata sun gabatar da cewa wasu ‘yan hari da bindiga sun kashe mutane goma sha shidda...
Jami’an tsaron ‘yan sandan Najeriya ta Jihar Kano, sun gabatar da dalilin da ya sa ba su harbe mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Nasiru Yusuf Gawuna da...
Dan takaran kujerar Gwamna daga jam’iyyar APC, Mista Abdulrahman Abdulrazaq, ya lashe tseren takaran gwamnan Jihar Kwara ga zaben ranar Asabar. Hukumar gudanar da zaben kasa...
Dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar APC ga tseren takaran zaben 2019, shugaba Muhammadu Buhari ya lashe zaben kananan hukumomin Jihar Neja guda goma sha ukku...
Shugaba Muhammadu Buhari ya kalubalanci gwamnatin da, a jagorancin tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo akan kudin samar da isashen wutan lantarki ga kasar Najeriya a baya...
Mun samu rahoto a Naija News Hausa da cewa kimamin mutane hudu ne suka rasa rayukar su a hidimar ralin neman zabe da Jam’iyyar APC suka...
‘Yan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar ACPN, Oby Ezekwesili ta yi murabus da Jam’iyyar bayan janyewar ta a tseren takara a makonnai da ta wuce. Mun...