Yadda Hukumar Jami’an Tsaron Operation Puff Adder suka kame ‘yan Hari da Makami a Sokoto Jami’an Tsaron rukunin ‘Yan Sandan Operation Puff Adder na Jihar Sokoto...
‘Yan Hari da Makami run kai wata sabuwar hari a Jihar Zamfara da kashe mutane akalla 17 Naija News Hausa ta karbi rahoton sabuwar harin ‘yan...
Hukumar Jami’an tsaron Jihar Neja sun kame wata Macce mai shekaru 50 da haifuwa da zargin kisan Kai. Wata Mata mai suna Hafsat Aliyu da yaron...
Bisa bincike, Naija News Hausa ta gane da cewa ‘yan sandan sun yi ganawar wutan ne a yayin da wasu barayi biyar suka fada wa wata...
Dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya yi wa Al’ummar Jihar Borno Alkawali tsaro. A ranar Laraba, 6 ga Watan Fabrairu da...
Ma’aikatan Hukumar Kashe Kamuwar Wuta ta Jihar Kano sun gabatar da cewa wuta ya kame Gidan kwanan ‘yan makarantan Jami’ar Fasaha wadda aka fi sani da...
Sabuwa: ‘Yan hari da bindiga sun aiwatar da wata sabuwar hari a Jiahr Zamfara. Wasu mahara kimanin mutum dari sun fada wa kauyan Ruwan Bore da...
Rundunar Sojojin Najeriya sun sanar da cin nasarar da suka yi a ranar jiya na kashe ‘yan ta’adda 58 tsakanin Jihar Kaduna, Katsina da Zamfara in...
Hukumar Hisba ta jihar Zamfara ta bayyana kame wani jami’in ‘yan sanda da wasu mata uku da ake zarginsu da aikata muggan laifuka a wani otal...
Wasu masu zanga-zanga a ranar Juma’a (yau) sun bukaci a cire Adams Oshiomhole a matsayin sa na Shugaban Jam’iyyar APC na kasa. A wasu hotuna da...