Babban Fasto da Jagoran Ikilisiyar ‘The Latter Rain Assembly’ a jihar Legas, Fasto Tunde Bakare ya baiyana da cewa shi ne zai zama Shugaban kasar Najeriya...
Ka tuna Naija News Hausa ta ruwaito a baya da cewa shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari zai ziyarci kasar Amurka a yau Litini, 23 ga Satumba...
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari a ranar Lahadi, 22 ga Satumba, ya tafi New York, kasar Amurka don halartar taro na 74 na Babban Taron Majalisar Dinkin...
Hukuncin Kotun Daukaka Karar Shugaban Kasa, Nasara ne Ga Yan Najeriya – inji Buhari Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari, ya ce hukuncin da kotun daukaka karar...
Dan takarar kujerar shugaban kasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), babbar jam’iyyar adawa a Najeriya a zaben shugaban kasa na 2019, Alhaji Atiku Abubakar ya...
Bayan ganin irin mumunar harin ta’addancin da ‘yan Najeriya suka fuskanta a kasar South Afirka, Shugaba Muhammadu Buhari ya umarci Ministan Harkokin Waje, Geoffrey Onyeama, ya...
PDP Ta Mayar da Martani Bayan Lai Mohammed Ya Roki ‘Yan Najeriya da suyi wa Shugaba Buhari Hakuri Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yi kira...
Naija News Hausa ta ci karo da bidiyon lokacin da Aisha Buhari, Matar shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari, ke jifar shaidan a Makka. Ka tuna da...
Ka tuna mun ruwaito a Naija News Hausa ‘yan sa’o’i da suka gabata da cewa shugaba Muhammadu Buhari ya mikar da jerin sunayan sanatocin da zasu...
Naija News Hausa ta sami tabbacin cewa shugaba Muhammadu Buhari ya mikar da sunayan Ministocin Next Level ga Majalisar Dattawa, kamar yadda muka sanar ‘yan sa’o’i...