Labaran Nishadi
Nishadi: Umar M Sharif Ya Fito da Sabuwar Waka ‘SABADA’ tare da Korede Bello

Shahararran Mawaki, Dan Shirin Fim da kuma jigo a Kannywood, Umar M Sharif ya fitar da sabuwar waka mai taken ‘SABADA’, hade da shahararran Mawaki da dan tashe a Najeriya, Korede Bello.
Naija News Hausa ta samu tabbacin fitar wakar ne bisa wata sako da aka aika a layin yanar gizon Nishadi da Twitter a ranar 2 ga watan Satumba 2019 ta hannun Umar da kansa @OfficialMSharif.
Kalli Sanarwan a Kasa, bisa nan ga Wakar a nan Kasa:
https://twitter.com/OfficialMSharif/status/1167491683199672322