Wasu Mahara da bindiga da ba a gane da su ba sun sace Alhaji Musa Umar, Sarkin Daura, a maraicen ranar Labara da ta gabata. Naija...
Kimanin mutane bakwai suka kuri bakoncin mutuwa a wata gobarar wuta da ya auku a sakamakon fashewar Motar Tanki da ke dauke da Gas. Naija News...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 1 ga Watan Mayu, 2019 1. Gidan Majalisar Dattijai sun gabatar da kasafin kudin kasa ta...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 30 ga Watan Afrilu, 2019 1. Zaben 2019: PDP na zargin Hukumar INEC da musanya sakamakon...
Idan Shugaban Kasa ya mutu akan mulki, bai kamata mataimakin sa ya ci gaba da mulki ba Wani Malamin Arabi mai suna, Sheikh Sani Yahaya Jingir...
Hukumar Jami’an tsaron kasa, ‘Yan Sanda sun ceci ran wani da ake zargi da sace wata mota Jami’an ‘Yan sandan Najeriya ta rukunin Birnin Tarayya, Abuja,...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 24 ga Watan Afrilu, 2019 1. Yadda Obasanjo ya taimaka wajen kafa Kungiyar Boko Haram –...
Naija News Hausa ta karbi rahoton yadda wata ‘yar Makarantan Jami’a ta Jihar Kogi ta kashe kan ta da shan Gamale. Yarinyar mai suna, Rebecca Michael...
Kimanin Mutane Goma shabiyu suka kone kurmus da wuta a wata gobarar wuta da ya faru a Jihar Gombe. Hakan ya faru ne bayan wata gobarar...
An gabatar a yau da cewa shugaba Muhammadu Buhari zai ziyarci kasar Dubai don halartan wata zaman tattaunawa akan tattalin arzikin kasa da za a yi...