Dan takaran kujerar Gwamnan Jihar Kano daga Jam’iyyar PDP, Engr. Abba Kabir Yusuf, ya gabatar da cewa da Makirci ne Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya lashe...
A yau Laraba, 3 ga watan Afrilu 2019, Hukumar Gudanar da Hidimar Zaben Kasa, INEC ta Jihar Kano ta baiwa Gwamnan Jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar...
Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya zargi Kwamishanan Jami’an tsaron ‘yan sandan Jihar Kano, CP Muhammed Wakili da rashin sanin daman sa da kuma nuna...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 22 ga Watan Nuwamba, 2019 1. Majalisar dattijai ta amince da karuwar Kudin Haraji (VAT) daga...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana da shirin sauya daji biyar zuwa ga makiyaya Fulani a jihar don samun wajen kiwon dabobin su. Naija News Hausa ta...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 30 ga Watan Mayu, 2019 1. An Rantsar da Shugaba Muhammadu Buhari a karo ta biyu...
Gwamnatin Jihar Filato ta rabar da Kujerar Sarautan Jos, ta cire Arewacin Jos da kuma Sarautan Riyom daga hadaddiyar sarautan Jos da ke a karkashin jagorancin...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 14 ga Watan Mayu, 2019 1. Gwamna Samuel Ortom ya gana da shugaba Muhammadu Buhari A...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 7 ga Watan Mayu, 2019 1. Shugaban Hukumar UNGA ta ziyarci kasar Najeriya Shugaban Majalisar Dinkin...
A ranar Asabar, 23 ga Watan Maris 2019 da ya gabata, Hukumar gudanar da zaben kasa (INEC) ta kadamar da hidimar zaben Gwamnoni da sauran zabanni...