Hukumar kiyaye haddura ta kasa (FRSC), Rundunar Yankin jihar Zamfara, ta tabbatar da mutuwar wasu mutane biyu a wani hatsarin mota wanda ya yi sanadiyyar jikkata...
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta soke dokar da ta amince da biyan fansho da wasu hakkoki ga tsoffin gwamnoni da mataimakan gwamnoni da sauran masu rike...
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Ahmad Sani Yarima, yayin da yake magana kan shugabancin Najeriya a shekarar 2023, ya ce watakila zai iya fita takara a matsayin...
Jarumin Sojoji daya, Dan Sanda, da wasu Mutane biyu sun rasa rayukansu a yayin da ambaliyar ruwa ya fyauce da gidaje da barin akalla mutane 3,201...
‘Yan Fashi sun kashe mutane bakwai da sace mutane shidda (6) a kauyuka 10 da ke a karamar hukumar Kankara, a Jihar Katsina ranar Asabar da...
Rukunin Sojojin Najeriya ta Operation Hadarin Daji sun kai wata mummunan hari ga ‘yan fashi da ke a gandun dajin Moriki na Jihar Zamfara. Naija News...
Akalla mutane uku aka bada tabbacin mutuwar su a sabuwar hari da mahara da bindiga suka kai a kauyan Unguwar Rimi da ke a yankin Chawai,...
Jami’an tsaron ‘Yan Sandan Bauchi a yau Alhamis, 6 ga watan Yuni 2019 sun kame mutane 55 da ake zargi da kasancewa a fadar da aka...
Naija News Hausa ta karbi rahoto da cewa mahara da bindiga sun kashe akalla mutane 16 a ranar Salla, a yankin Bakoma ta karamar hukumar Maru...
Naija News Hausa ta karbi rahoto da tabbacin cewa Gwamnan Jihar Zamfara, Gwamna Bello Matawallen-Maradun ya bada kudi naira Miliyan Tamanin da Takwas (N83,000,000) don sayan...