Gwamnatin Jihar Zamfara, a jagorancin Gwamna Abdulaziz Yari, sun gabatar da dokar zama daki rufe a yau Laraba, 3 ga Watan Afrilu 2019 na tsawon awowi...
Mahara da Bindiga sun kai wata sabuwar hari a kauyuka biyu ta karamar hukumar Shinkafi a Jihar Zamfara ranar Lahadi da ta gabata. Naija News Hausa...
Naija News Hausa ta samu rahoto da cewa ‘yan hari da makami sun hari wasu ‘yan sanda shidda a Jihar Zamfara, sun kashe daya daga cikin...
A ranar jiya Talata, 12 ga Watan Maris 2019, Rundunar Sojojin Operation Sharan Daji sun gabatar da kashe ‘yan ta’adda kamanin mutum 55 da kuma kubutar...
Alhaji Atiku Abubakar, dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP ya gabatar da cewa zai magance halin ta’addanci a kasar, musanman a Jihar Zamfara. Muna da...
Mun sami rahoto a Naija News Hausa da cewa wasu ‘Yan Hari da Bindiga da ba a san da su ba sun kai sabuwar hari a...
Sanannen Maikudin Afrika, Alhaji Alinko Dangote ya bada tallafin abinci da kimanin lisafin kudi na miliyan da yawa ga wadanda aka wa hari da barna a...
Gwamna Abdul’aziz Yari na Jihar Zamfara ya kai ziyara ga sojojin da aka yiwa rauni a wani harin da wasu Mahara suka yi kai masu a...
Wata Muguwar farmaki da ta dauki rayukan mazauna 25 a wata yankin ta Jihar Zamfara Mahara sun kai wata sabuwar hari a kauyuka biyu ta yankin...
Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed Matawalle ya amince da dakatar da wani Babban Shugaban Gummi, Alhaji Abubakar Bala Gummi, (Bunun Gummi). An bayyana a cikin wata...